fidelitybank

NNPP za ta kayar da APC da PDP a zaɓen 2027 – Kwankwaso

Date:

Tsohon Gwamnan jihar Kano, kuma jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jam’iyyarsa ce za ta doke manyan jam’iyyun APC da PDP domin samun nasara a zaɓen 2027.

Kwankwaso ya bayyana haka ne a wurin babban taron jam’iyyar NNPP a Abuja a ranar Alhamis, inda ya ce ƴan Najeriya ba sa jin daɗin yadda gwamnati take gudana a yanzu.

“Na yi amannar cewa idan za a yi zaɓe sahihi a ƙasar nan, jam’iyyarmu ce za ta samu nasara, domin za ta kayar da APC da PDP da duk sauran jam’iyyun ƙasar nan,” in ji shi, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

A game da batun cewa NNPP ta dare gida rabu, Kwankwaso ya ce babu wani rikici a jam’iyyar, inda ya ce “bai kamata a yi maganar ba ma, domin na san akwai masu samun abinci a sanadiyar wannan saɓani. Amma su sun san wasa suke yi.”

Kwankwaso ya yaba wa ƴan Najeriya bisa ƙaunar da suka nuna masa ba, inda ya ce, “ƴan Najeriya ba sa jin daɗi. Akwai talauci a ƙasar, akwai matsalar tsaro, sannan ababen more rayuwa sun taɓarɓarewa, kuma ba ma ganin wata huɓɓasar magance su,” in ji shi.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp