fidelitybank

NNPP ta caccaki Kwankwaso a kan EFCC kar ta kama shi

Date:

Sakataren jam’iyyar, NNPP, Oginni Olaposi Sunday, ya shaidawa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar a zaben 2023, Rabi’u Musa Kwankwaso, cewa umurnin kotu da ya karbo ba zai kare shi daga gayyatar EFCC ba.

Oginni, wanda ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Abeokuta a jihar Ogun.

Ya ce, girman cin hanci da rashawa da gwamnatocin baya da kuma ‘yan siyasa suka aikata a fadin kasar nan, ba a taba ganin irinsa ba, wanda ya sanya dimokuradiyyar kasar nan ta zama rauni tare da jefa ta cikin kangin talauci.

Sakatarenta na kasa, Kwamared Oginni Olaposi Sunday, ya bukaci hukumar EFCC ta binciki Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da wasu jami’an jam’iyyar kan kudaden da jam’iyyar ta karba daga kudin sayar da fom din tsayawa takara da kuma kudaden yakin neman zabe 2023.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp