fidelitybank

NNPP na nemawa Kwankwaso mataimaki dan Kudu mai kishin kasa

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa za a zabi wani Kirista dan kudu a matsayin abokin takararsa a zaben 2023.

Kamfanin dillancin labarai na kasa NAN ya ruwaito cewa, an yi ta cece-kuce kan wadanda ‘yan takarar shugaban kasa za su zaba a matsayin abokin takararsu yayin da wa’adin ranar 17 ga watan Yuni da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta kayyade don gabatar da jerin sunayen ‘yan takarar ya gabato.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya fito a kwanan baya kan wanda zai yanke shawarar zaba a matsayin mataimakinsa.

Da yake magana da jaridar The PUNCH, Kwankwaso ya ce, a halin yanzu jam’iyyar NNPP tana tuntubar juna, domin zabar kiristoci mai kishin kudancin kasar nan.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp