fidelitybank

NNPP ce za ta ƙwato Najeriya a 2023 – Kwankwaso

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce jam’iyyarsa ta dukufa wajen ceto Najeriya daga matsalolin da take addabarta.

Kwankwaso, wanda ya bayyana haka a ranar Lahadin da ta gabata, yayin da yake kaddamar da ofishin yakin neman zaben NNPP na Kano, ya bukaci ‘yan Najeriya da su rika ganin NNPP a matsayin mai ceton su.

Sanata Kwankwaso ya dage cewa jam’iyyar ita ce ta fi dacewa a Najeriya, inda ya bukaci masu kada kuri’a da su tabbatar sun fito baki daya don amfani da ‘yancinsu.

Dan takarar ya dorawa ‘yan Najeriya da su yi wa kasar addu’a gabanin zaben 2023, inda ya kara da cewa jam’iyyarsa ta gabatar da mafi kyawu da zai taimaka wajen kwato kasar.

Ya ce, “an yi tarihi a Sharada inda wadanda ba su iya zuwa makaranta za a ba su dama kamar yadda ake sa ran sabuwar Najeriya.”

Ya kuma jaddada bukatar samar da hanyar ci gaba ga matasa tare da tabbatar wa matasa samun ingantacciyar gwamnati a karkashin jam’iyyar NNPP.

Shugaban jam’iyyar na jihar, Umar Haruna Doguwa ya ce dimbin jama’ar da suka halarci taron sun nuna yadda jam’iyyar za ta iya kaiwa ga nasara.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp