fidelitybank

NNPCL ya kammala fara jigilar man fetur ɗin Ɗangote

Date:

Babban kamfanin mai na Najeriya, NNPCL, ya ce, ya kammala duk wasu shirye-shirye don fara ɗauko tataccen man fetur daga matatar mai ta Dangote domin shigar da shi kasuwannin ƙasar a yau Lahadi.

NNPCL ɗin ne dama ya sanya yau Lahadi, 15 ga watan Satumba a matsayin ranar da zai fara dakon man na Dangote.

Cikin wani saƙo da kamfanin ya wallafa a a shafinsa na X, ranar Asabar ya ce ya shirya manyan motocin dakon mai a harabar matatar da ke unguwar Ibeju-Lekki a birnin Legas, domin lodin man.

Ana sa ran shigar man Dangoten kasuwa, zai kawo sauƙi ga matsalar mai da ƙasar ke fuskanta a baya-bayan nan.

A baya-bayan nan ne dai NNPCL ya sanar da ƙarin kuɗin man fetur a ƙasar, lamarin da ‘yan ƙasar da dama ke kokawa a kansa

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp