fidelitybank

NLC za ta tsunduma yajin aiki na kwanaki 2 a kan ASUU

Date:

Kungiyar kwadago ta kadsa NLC, ta yi tir da yajin aikin jami’o’i da ke ci gaba da tabarbarewa tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) yayin da ta bayyana shirin fara zanga-zangar kwanaki 2 a fadin kasar a ranar Talata 26 ga watan Yuli.

Zanga-zangar da aka shirya na da nufin tursasa Gwamnatin Tarayya ta kammala tattaunawa da kungiyoyin jami’o’in da ke yajin aiki da kuma tabbatar da cewa jami’o’in gwamnati sun koma gudanar da harkokinsu na yau da kullum da dai sauransu.

Wannan bayanin na kunshe ne a wata takardar da kungiyar NLC ta fitar ga daukacin shugabannin kungiyar na jihohi, mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar na kasa Ayuba Wabba da babban sakataren kungiyar, Comrade Emmanuel Ugboaja.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...
X whatsapp