fidelitybank

NLC za ta tsunduma yajin aiki na kwanaki 2 a kan ASUU

Date:

Kungiyar kwadago ta kadsa NLC, ta yi tir da yajin aikin jami’o’i da ke ci gaba da tabarbarewa tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) yayin da ta bayyana shirin fara zanga-zangar kwanaki 2 a fadin kasar a ranar Talata 26 ga watan Yuli.

Zanga-zangar da aka shirya na da nufin tursasa Gwamnatin Tarayya ta kammala tattaunawa da kungiyoyin jami’o’in da ke yajin aiki da kuma tabbatar da cewa jami’o’in gwamnati sun koma gudanar da harkokinsu na yau da kullum da dai sauransu.

Wannan bayanin na kunshe ne a wata takardar da kungiyar NLC ta fitar ga daukacin shugabannin kungiyar na jihohi, mai dauke da sa hannun shugaban kungiyar na kasa Ayuba Wabba da babban sakataren kungiyar, Comrade Emmanuel Ugboaja.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp