fidelitybank

NLC ta baiwa Tinubu wa’adin wata guda ya aiwatar da sabon albashi

Date:

Kungiyar Kwadago ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin zuwa karshen watan Mayu da ta kammala aikin aiwatar da sabon mafi karancin albashin ma’aikata na kasar nan.

Shugaban kungiyar kwadago ta kasa na NLC, Joe Ajaero ne ya bukaci hakan a ranar Laraba a Abuja a bikin ranar ma’aikata ta duniya na shekarar 2024.

Shugaban kungiyar ya yi gargadin cewa, idan har ba a kammala tattaunawar ba a karshen watan Mayu, to ba za a samu zaman lafiya a masana’antu a Najeriya ba.

Ajaero ya ce, har yanzu ana ci gaba da kayyade sabon mafi karancin albashin ma’aikata.

Ya kuma ce, kungiyar na gabatar da bukatarta ga gwamnatin tarayya na albashin Naira 615,000 mafi karanci.

ga ma’aikata gwamnati a gaban abokan huldar mu yayin da muke jiran tayin su.

Ya ce kungiyar ta kuma bukaci duk wani ma’aikaci da ke aiki a wata ma’aikata, da a biya su sabon mafi karancin albashi.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp