fidelitybank

NLC ta ɗage bikin ranar ma’aikata saboda bikin Sallah

Date:

Kungiyar Kwadago ta ƙasa (NLC), ta yanke shawarar mayar da gangamin ranar ma’aikata na 2022, zuwa ranar 2 ga watan Mayu idan majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta ƙasa ta sanar da ranar Sallah Eid-El-Fitr wadda aka fi sani da Ramadana a ranar 1 ga Mayu.

NLC ta ce, ta yanke shawarar ne, saboda yadda bikin Sallah ya kebanta da shi, domin kaucewa tarzomar bukukuwan.

Matsayin Majalisar na kunshe ne a wata takardar da aka aikewa dukkan shugabannin Majalisun dokokin kasar nan.

Da’awar ta samu sa hannun babban sakataren ta, Comrade Emmanuel Ugboaja.

Ya kara da cewa “A taron Kwamitin Ayyuka na Tsakiya (CWC) na Majalisar da aka gudanar a ranar 27 ga Afrilu, 2022, mambobin CWC sun yi nazari tare da tattaunawa kan yiwuwar fadowar Eid-El-Fitr Sallah a ranar 1 ga Mayu, 2022.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp