fidelitybank

NLC ta ɗage bikin ranar ma’aikata saboda bikin Sallah

Date:

Kungiyar Kwadago ta ƙasa (NLC), ta yanke shawarar mayar da gangamin ranar ma’aikata na 2022, zuwa ranar 2 ga watan Mayu idan majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta ƙasa ta sanar da ranar Sallah Eid-El-Fitr wadda aka fi sani da Ramadana a ranar 1 ga Mayu.

NLC ta ce, ta yanke shawarar ne, saboda yadda bikin Sallah ya kebanta da shi, domin kaucewa tarzomar bukukuwan.

Matsayin Majalisar na kunshe ne a wata takardar da aka aikewa dukkan shugabannin Majalisun dokokin kasar nan.

Da’awar ta samu sa hannun babban sakataren ta, Comrade Emmanuel Ugboaja.

Ya kara da cewa “A taron Kwamitin Ayyuka na Tsakiya (CWC) na Majalisar da aka gudanar a ranar 27 ga Afrilu, 2022, mambobin CWC sun yi nazari tare da tattaunawa kan yiwuwar fadowar Eid-El-Fitr Sallah a ranar 1 ga Mayu, 2022.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp