fidelitybank

NLC da TUC sun gargadi kamfanin wutar lantarki na TCN

Date:

Shugabannin ƙungiyoyin ƙwadago sun soki kamfanin rarraba wutar lantarki na (TCN) kan ƙorafi da damuwa da ya nuna sakamakon katsewar wutar lantarki da ta shafi ƙasar.

A wata sanarwa da NLC ta fitar, mai ɗauke da sa hannun shugabanta Joe Ajaero, ta ce daman kamar yadda ta sanar yajin aikin da ita ta takwararta suka kira na sai-baba-ta-gani a kan takaddamarta da gwamnatin tarayya kan gaza samar da sabon albashi mafi ƙanƙanta abu ne da daman zai shafi kusan kowace hukuma da kamfanoni ba TCN kadai ba.

Ƙungiyar ta musanta zargin da ta ce kamfanin wutar lantarkin ya yi na cewa mambobinta sun doki wasu ma’aikatan kamfanin a wasu wuraren.

Haka kuma sanarwar ta nuna damuwa kan yadda ta ce kamfanin na amfani da karfin soji wajen tilasta wa ma’aikatansa aiki, ta ce za ta dora alhakin duk wani rauni da ma’aikaci ya ji a kan kamfanin a sakamakon jibge sojoji a wasu wuraren aikin kamfanin.

Ƙungiyar ta ce, maganar kamfanin ya fito yana kokawa tare da nuna kamar ayyukansa kaɗai lamarin ya shafa bai dace ba

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp