fidelitybank

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

Date:

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya NIMET ta yi gargaɗin samun ambaliya a wasu jihohi 19 da ke ƙasar, sakamakon yadda ake samun mamakon ruwan sama a baya bayan nan.

Jihar Borno da ke arewa maso gabashin ƙasar da aka samu mummunar ambaliya a bara, na cikin jihohin da a yanzu ma ake hasashen za a iya samun ambaliyar.

Mahukunta a jihar na cewa tuni suka fara daukar matakan da suka kamata, don kaucewa faruwar hakan.

Sai dai domin fuskantar matsalar, mutane da dama a garin sun tashi tsaye wajen gudanar da ayyukan gayya musamman wajen buɗe magudanar ruwa da sauran su.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...
X whatsapp