fidelitybank

Nijar za ta ƙara ɗiban soji sama da dubu 2

Date:

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun sanar da shirin ɗaukar sabbin dakarun soja 5,000 a rundunar sojan ƙasar a yaunƙurin gwamnati na yaƙar ‘yan bindigar da ke addabar yankuna daban-daban na ƙasar.

Akasari gwamnatin Nijar na ɗaukar mutum 2,000 ne duk shekara a aikin soja.

Hukumomi sun nemi matasa ‘yan shekara 18 zuwa 25 da su gabato da kansu don shiga aikin tsaron na soja da zummar kare ƙasarsu.

Matakin na zuwa ne yayin da Boko Haram ke ƙara tsaurara hare-hare a garuruwan da ke kudancin ƙasar masu iyaka da Najeriya da kuma ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi ƙawayen IS da al-Ƙa’ida a yammaci da ke da iyaka da Mali da Burkina Faso.

A cewar wata sanarwar gwamnati, za a fara ɗaukar sabbin dakarun daga watan Mayu mai zuwa.

Ficewar sojojin Faransa da ke yaƙi da masu iƙirarin jihadi a Mali ta jawo giɓi na tsaro bayan shafe shekara kusan 10. In ji BBC.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp