fidelitybank

Nijar ta rufe sararin samaniyar ta sakamakon fargabar ECOWAS

Date:

A jamhuriyar Nijar, wa’adin da ƙungiyar ECOWAS ta bai wa sojojin da sukai juyin mulki a Jamhuriyar Nijar na su koma barikokinsu da maida mulki ga farar hula ko su ɗauki matakin soji, ya cika ba tare da sun bi umarnin ba.

Gwamnatin sojin Nijar ta sanar da rufe sararin samaniyar ƙasar, da kuma shirin kare iyakokin ƙasar na kasa. Wakiliyar BBC ta ce “Mun sa ran kungiyar Ecowas za ta fitar da wata sanarwa daidai lokacin da wa’adin ya cika, ko matakin da za ta dauka nan gaba, amma shiru ka ke ji.”

Kawunan mambobin ƙungiyar ECOWAS ya rarrabu kan ɗaukar matakin sojin, inda Nigeria da Ivory Coast suka kafe kan lallai a dawo da mulki hannun shugaba Muhammad Bazoum, su kuwa Mali da Burkina Faso ke goyon bayan sojojin da sukai juyin mulkin.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp