fidelitybank

Nijar ta rufe sararin samaniyar ta sakamakon fargabar ECOWAS

Date:

A jamhuriyar Nijar, wa’adin da ƙungiyar ECOWAS ta bai wa sojojin da sukai juyin mulki a Jamhuriyar Nijar na su koma barikokinsu da maida mulki ga farar hula ko su ɗauki matakin soji, ya cika ba tare da sun bi umarnin ba.

Gwamnatin sojin Nijar ta sanar da rufe sararin samaniyar ƙasar, da kuma shirin kare iyakokin ƙasar na kasa. Wakiliyar BBC ta ce “Mun sa ran kungiyar Ecowas za ta fitar da wata sanarwa daidai lokacin da wa’adin ya cika, ko matakin da za ta dauka nan gaba, amma shiru ka ke ji.”

Kawunan mambobin ƙungiyar ECOWAS ya rarrabu kan ɗaukar matakin sojin, inda Nigeria da Ivory Coast suka kafe kan lallai a dawo da mulki hannun shugaba Muhammad Bazoum, su kuwa Mali da Burkina Faso ke goyon bayan sojojin da sukai juyin mulkin.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp