fidelitybank

Ni zan lashe zaɓen Amurka – Trump

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican, Donald Trump, ya sha alwashin lashe zaben Amurka a watan Nuwamba.

Trump ya yi magana ne a lokacin da yake daukar mataki a babban taron jam’iyyar Republican a ranar Juma’a bayan ya amince da nadinsa na tsayawa takarar shugaban kasa.

Da yake jawabi ga taron jama’a a Milwaukee da ke Wisconsin, Trump ya ce: “Na tsaya a gabanku da yammacin yau da sakon kwarin gwiwa, da karfi, da kuma bege.

“Watanni hudu daga yanzu, za mu sami nasara mai ban mamaki, kuma za mu fara shekaru hudu mafi girma a tarihin kasarmu.”

“Tare, za mu kaddamar da wani sabon zamani na aminci, wadata da ‘yanci ga ‘yan ƙasa na kowace kabila, addini, launi da akida.”

Ku tuna cewa tsohon shugaban na Amurka ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin kashe shi a lokacin yakin neman zabensa a garin Butler na jihar Pennsylvania.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp