fidelitybank

Ni zabin Allah ne ga ‘yan Najeriya – Osibanjo

Date:

Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, a ranar Juma’a a Anambra, ya ce, kasancewar ya yi mataimakin shugaban kasa a shekaru bakwai da suka gabata tare da shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya), ya gamsu cewa ,Allah ne ya zabe shi ya yi wa ‘yan Nijeriya hidima a matsayi na gaba.

Ya kuma bayyana cewa, nan ba da dadewa ba kokarin da gwamnatin Buhari ta yi na samar da tsaro zai bayyana nan da shekaru masu zuwa.

Osinbajo ya yi wannan jawabi ne a ranar Juma’a a Awka, babban birnin jihar Anambra, yayin da yake ganawa da wakilan jam’iyyar All Progressives Congress, a ci gaba da hulda da wakilan jam’iyyar da masu ruwa da tsaki a fadin kasar nan.

Wannan na zuwa ne a wata sanarwa da babban mataimaki na musamman ga mataimakin shugaban kasa kan harkokin yada labarai Laolu Akande ya sanyawa hannu a ranar Asabar mai taken ‘Yadda gwamnatin Buhari ke gyara tsarin tsaron Najeriya’.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...
X whatsapp