fidelitybank

Ni ne wanda zan iya tiƙa Atiku da Tinubu da ƙasa a 2023 – Kwankwaso

Date:

Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria People’s Party, ya ce, yana da tabbacin samun nasara a kan Bola Tinubu da Atiku Abubakar a 2023.

Kwankwaso, wanda kuma shi ne jagoran tafiyar Kwankwasiyya, a wata hira da jaridar Punch, ya ce, shi ne ke da martabar rushe APC da PDP.

Ya kuma bayyana cewa, sanya hannu kan dokar zabe zai yi wahala kowa ya kayar da shi ta hanyar magudi.

Kwankwaso ya ce: “Kungiyar Kwankwasiyya ta shahara sosai, kuma za mu yi nasara a yankin Arewa maso Gabas. Na yi farin ciki da aka sanya hannu kan dokar zabe ta zama doka, kuma hakan zai yi wahala kowa ya yi mana magudi kamar yadda suka saba yi a baya.

“Da zarar an yi zabe na gaskiya da adalci, zai yi wahala wani ya kayar da mu. Don haka ina da tabbacin samun nasara a kan ‘yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, da Atiku Abubakar na babbar jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party, a zaben 2023″. In ji Kwankwaso.

Tsohon Gwamnan na Kano ya kuma bayyana cewa, ba zai yi janyewa kowa ba, domin a kayar da jam’iyyar APC mai mulki.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa ƴanbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...
X whatsapp