fidelitybank

Ni ne nafi kowa cancanta na jagoranci Najeriya – Amaechi

Date:

Tsohon Ministan Sufuri kuma dan takarar Shugaban kasa a karkashin Jam’iyyar APC, Hon. Chibuike Rotimi Amaechi, ya bayyana kansa a matsayin wanda ya fi kowa cancantar tsayawa takarar shugaban kasa, domin ya san matsalolin kasar nan kuma yana da karfin magance su idan ya zama shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.

Babban kalubalen da ke addabar Najeriya shi ne batun rashin tsaro Amaechi ya ce yana da iya kuma a shirye yake ya yi amfani da kwarewarsa a tsawon shekaru a matsayinsa na kakakin majalisa da gwamnan jihar Rivers da kuma matsayinsa na minista wajen magance matsalolin.

Amaechi ya bayyana hakan ne a wata gajeriyar ganawar da ya yi da gwamna Abubakar Sani Bello da wakilai da magoya bayan jam’iyyar APC mai mulki a jihar Neja, inda ya jaddada cewa matsalar tsaro a jihar Ribas lokacin da yake Gwamna ya yi muni kamar yadda yake faruwa a Nijar a yau. amma ya samu damar dawo da zaman lafiya a jihar.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miĈ™a saĈ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ĉ´an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Ĉ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ĉ˜arfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barĈ™wanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...
X whatsapp