fidelitybank

Ni na ke da ‘yan dangwale a 2023 Tinubu ka dawo waje na – Kwankwaso

Date:

Gabanin zaben shugaban kasa na 2023, tsohon gwamnan Kano, Rabiu Kwankwaso, ya ce, shi ne ke da iko kan yawan kuri’u da za su iya kai ga nasara ga duk wani dan takara mai tsanani.

Kwankwaso ya bayyana haka ne yayin da yake zantawa da Chude Jideonwo.

A cewar tsohon gwamnan ya yi wa shugaban kasa Muhammadu Buhari aiki ne bayan ya gamsu ba don kabilarsa ko kudinsa ba.

Kwankwaso ya bukaci masu neman shugabancin kasar nan da su zo wurinsa, inda ya kara da cewa shugaban kasa ba nadi ba ne sai dai ta wanda zai iya.

PlatinumPost ta rawaito cewa tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu, mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, Peter Obi, da dai sauransu, sun bayyana sha’awarsu ta tsayawa takarar shugaban kasa a 2023 a karkashin manyan jam’iyyun siyasa biyu, APC da PDP.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp