fidelitybank

Ni na farfaɗo da siyasar Peter Odili a Rivers – Wike

Date:

Ministan Babban Birnin Tarayya kuma tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, ya soki wanda ya gada, tsohon Gwamnan Jihar Rivers, Peter Odili, yana cewa shine ya farfado da shi a siyasar jihar bayan shafe shekaru a cikin halin koma baya.

Wike ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da ya karade kafar sada zumunta ta X a ranar Lahadi.

Maganganun Wike sun biyo bayan kalaman da Odili ya yi na cewa Gwamna Siminilayi Fubara na Jihar Rivers ya hana Wike mayar da jihar tamkar mallakar kansa.

Da yake mayar da martani, Wike ya ce:
“Abin takaici ne abin da tsohon gwamna ya fada. Wannan mutumin da ya kamata ace dattijo ne kuma uba. Ya ce shugaban kasa ya hana wani dan siyasa, mutum daya da ke kokarin maida Jihar Rivers tamkar kadararsa.

“Kuna tuna lokacin da nake gwamna, Odili ya yabi ayyukana sosai. Har ma ya ce babu wani gwamna da ya hada ayyuka kamar yadda na yi. Me yasa a shekarar 2007, bayan ya bar mulki, bai iya kusantar mulki ba saboda Ameachi yana kan mulki? Ya kau. Amma lokacin da na zama gwamna a shekarar 2015, ni ne na dawo da shi cikin siyasa.”

Wike ya kara da cewa yana maida hankali kan aikinsa a matsayin Ministan Babban Birnin Tarayya.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp