fidelitybank

Ni masoyin Ronaldo ne ban so ya bar Manchester United ba – Bolt

Date:

Dan wasan  tseren gudun Jamaica, Usain Bolt, ya ce, ya ji takaicin Cristiano Ronaldo da ya bar Manchester United.

Kyaftin din na Portugal ya bar Old Trafford ne, bisa amincewar juna a watan da ya gabata bayan wata hira da aka yi da shi wanda ya caccaki kungiyar da kocin Erik ten Hag da dangin Glazer.

Bolt wanda sau takwas ya lashe lambar zinare a gasar Olympic, kuma mai goyon bayan United, ya ce, ya ji takaicin ficewar tauraron, amma ya jaddada cewa ya fahimci dalilansa.

“Abin bakin ciki ne ganin ya tafi ya taka mana muhimmiyar rawa a kakar wasan da ta gabata, ya ajiye mu a gasar Premier a kakar wasan da ta wuce, saboda wasanni da dama shi ne ya ci.

“Don haka ganin ya tafi abin bakin ciki ne, amma na fahimci ta hanyar sauraron hirarsa akwai abubuwa da yawa da ke faruwa wadanda yawancin mu ba mu sani ba.

“Ina yi masa fatan alheri a tafiyarsa, saboda ni babban masoyin Cristiano Ronaldo ne. Don haka abin bakin ciki ne ganin ya tafi.”

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An yi wa Dan shekara 7 yankan Rago a Kano

Wasu ɓata gari da ba a san ko su...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...
X whatsapp