fidelitybank

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Date:

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu wata sadaukarwa da ba zai yi ba, matuƙar za ta zama sanadiyar samar da zaman lafiya da ci gaba jihar.

Fubara, ya bayyana haka ne a Fatakwal a ranar Asabar lokacin da yake yi wa magoya bayansa jawabi, inda ya nanata musu cewa lallai sun sasanta da Ministan Abuja Nyesom Wike.

Ya ce ya san akwai wasu masoyansa da ba za su ji daÉ—in sasancin ba, sai ya ce su yi haĆ™uri domin, “wasu lokutan dole a É—auki matakan da ba za a ji daÉ—insu ba domin gyara,” in ji shi kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

“Kowa ya san mun iya bakin Ć™oĆ™arinmu, mun duk abin da ya kamata. Amma yanzu maganar gaskiya babu abin da muke buĆ™ata sai zaman lafiya.”

“Babu wanda zai shafe irin gudunmuwar da Ministan Abuja Nyesom Wike ya ba ni. Lallai mun samu saÉ“ani a kan wasu abubuwa, amma babu wanda zai ce bai irin rawar da mutumin nan ya taka ba, da irin Ć™alubalen da ya fuskanta. Don haka duk wanda yake Ć™aunata da gaskiya ya ajiye karinsa, yanzu lokaci ne na neman zaman lafiya.”

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An yi wa Dan shekara 7 yankan Rago a Kano

Wasu ɓata gari da ba a san ko su...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp