fidelitybank

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Date:

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu wata sadaukarwa da ba zai yi ba, matuƙar za ta zama sanadiyar samar da zaman lafiya da ci gaba jihar.

Fubara, ya bayyana haka ne a Fatakwal a ranar Asabar lokacin da yake yi wa magoya bayansa jawabi, inda ya nanata musu cewa lallai sun sasanta da Ministan Abuja Nyesom Wike.

Ya ce ya san akwai wasu masoyansa da ba za su ji daɗin sasancin ba, sai ya ce su yi haƙuri domin, “wasu lokutan dole a ɗauki matakan da ba za a ji daɗinsu ba domin gyara,” in ji shi kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito.

“Kowa ya san mun iya bakin ƙoƙarinmu, mun duk abin da ya kamata. Amma yanzu maganar gaskiya babu abin da muke buƙata sai zaman lafiya.”

“Babu wanda zai shafe irin gudunmuwar da Ministan Abuja Nyesom Wike ya ba ni. Lallai mun samu saɓani a kan wasu abubuwa, amma babu wanda zai ce bai irin rawar da mutumin nan ya taka ba, da irin ƙalubalen da ya fuskanta. Don haka duk wanda yake ƙaunata da gaskiya ya ajiye karinsa, yanzu lokaci ne na neman zaman lafiya.”

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp