fidelitybank

Ni ban kashe ‘yar Kano ba – Dan Chana

Date:

Dan Chinan nan da ake zargi da kisan tsohuwar budurwasa mai suna Ummukhulsum Sani Buhari wadda aka fi sani da Ummita a Jihar Kano da ke arewacin Najeriya ya musanta tuhumar da ake yi masa a gaban kotu.

Bayan karanto masa zargin a gaban Babbar Kotun Kano, Mista Geng Quangrong ya ce ba gaskiya ba ne.

Mista Guo Cunru, shi ne mutumin da ofishin jakadancin China a Najeriya ya turo don ya yi wa wanda ake zargin tafinta daga turancin Ingilishi zuwa harshen Chinanci.

Lauya mai gabatar da kara wanda kuma shi ne kwamishinan Shari’a na Kano, Musa Abdullahi-Lawan, ya bukaci kotun ta fara sauraren tuhumar da ake yi wa wanda ake zargin.

Alkalin babbar kotun Mai Shari’a Sanusi Ado-Ma’aji ya É—age shari’ar zuwa ranar 16 ga Nuwamban 2022 don gabatar da shaidun da masu kara suka za su kawo.

Ana zargin Mista Geng da kutsa kai cikin ɗakin Ummita tare da caka mata wuƙa a gidansu da ke unguwar Jan-Bulo da ke birnin Kano a watan Satumba.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp