fidelitybank

Ni ban kashe matata ba a kan kudin Burodi – Wanda ake zargi

Date:

Ndubuisi Wilson Uwadiegwu da ake zargi da kashe matarsa Ogochukwu Uwadiegwu ya musanta laifin da ake zarginsa da ya yi.

Uwadiegwu ya shaidawa BBC cewa babu shaka sun samu sabanni tsakaninsa da matarsa har ta kai ga sun yi rikici, amma kam ba kan burodi ba ne kuma ba shi da hannu a mutuwarta.

A makon da ya gabata ne labarinsa ya rinka jan hankali a shafukan sada zumunta kan miji ya kashe matarsa saboda burodi.

‘Yan uwan matar da BBC ta tuntuba sun shaida cewa lamarin ya faru ne a Disamba 2022, a jihar Enugu da ke kundacin Najeriya.

A cewar Chukwuebuka sun soma rikicin ne bayan matarsa ta bukaci ya siya mata burodi amma sai ya ce mata ba shi da kudi.

Sai matar tayi amfani da kudinta ta saye burodi, sai kawai mijin ya cinye burodin.

Daga nan ne aka soma rigima har ta kai ga ta fadi madubi ya yanketa. Sannan ya doke diyarsa yar shekara 14 ne saboda ta zageshi a lokacin da suke rigima da matarsa.

Mutumin dai ya ce ajali ne kawai ya zo amma ba wai shi ne ya yi sanadin mutuwar matarsa ba.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp