fidelitybank

Ni ban karbi Naira Biliyan daya ba – Martanin Ayu

Date:

Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Iyorchia Ayu ya musanta karbar Naira biliyan 1 daga hannun kowa kamar yadda gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya yi ikirari, yana mai gargadin wadanda suka fusata da su bar iyalansa daga cikin rigimar.

Ayu ya karyata ikirarin Wike yayin da yake amsa tambayoyi game da zargin da ake masa sannan ya kuma yi alkawarin cewa za a gabatar da bayanin asusun jam’iyyar ga mambobin jam’iyyar nan ba da jimawa ba.

Shugaban PDP na kasa ya ce a matsayinsa na uban jam’iyyar ya yanke shawarar yin shiru domin zaman lafiya ya yi mulki.

Ayu ya kuma yi kira ga daukacin ‘ya’yan jam’iyyar da su bar iyalansa da cewa. “Na ga ya kamata in karfafa sulhu. Amma inda ya shafi mutuncina, wanda har ’yan uwana ake kawo su cikin wasa.

“Ina kira ga mutanen da suka fusata su daina yunkurin bata min hali ko shigar da iyalina cikin harkokin jam’iyya.

” Ban taba karbar biliyan 1 daga hannun kowa ba. Kuma miliyan 100 da daya daga cikin gwamnonin ya bayar, an yi amfani da shi bisa ga adalci wajen abin da aka bayar”.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, Ĉ™arĈ™ashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye Ĉ™arar da ta shigar kan...
X whatsapp