fidelitybank

NFF za ta tantance wanda za su horar da Super Eagles

Date:

A yau Alhamis ne kwamitin kwararru na hukumar kwallon kafa ta Najeriya (NFF) zai gana domin tantance kociyoyin da suka nemi aikin horar da Super Eagles.

Bayan kammala tattaunawa, kwamitin zai gabatar da shawarwarin nasu ga kwamitin zartarwa na NFF.

Ana sa ran hukumar ta NFF za ta bayyana wanda ya yi nasara bayan haka.

Manyan kociyoyin da suka hada da Emmanuel Amuneke da Finidi George da Daniel Amokachi da Samson Siasia da Salisu Yusuf duk sun nemi ya jagoranci Super Eagles.

Tsohon kociyan kungiyar Indomitable Lions na Kamaru, Antonio Conceicao shi ma yana cikin masu neman babban mukami.

Ana kuma sa ran kwamitin fasaha zai gabatar da bukatar masu horas da ‘yan wasan na neman kujerar da babu kowa a kungiyar ta Golden Eaglets.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp