fidelitybank

NFF ta naɗa ɗan ƙasar Portugal a matsayin kocin Eagles

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta bayar da sanarwar naɗa Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles.

Hukumar ta ce, Jose Peseiro wanda ɗan asalin ƙasar Portugal ne shi zai jagoranci Super Eagles. In ji BBC.

NFF ta sanar da matakin ne cikin wata sanarwa daga kakakinta Ademola Olajire.

Sanarwar ta ce zai fara jagorantar tawagar Super Eagles a ziyarar da za ta kai Amurka a wasannin sada zumunci.

Tsohon dan wasan Super Eagles Finidi George da Salisu Yusuf za su zama mataimakan sabon kocin.

Tun a watan Disamba Hukumar ƙwallon Najeriya ta fara sanar da naɗa kocin amma daga baya ta naɗa Augustine Eguavoen a matsayin kocin rikon kwarya domin ya ja ragamar Super Eagles a gasar cin kofin Afirka.

A watan Disamban 2021 NFF ta ce kwamitin zartarwata ne ya amince da naɗa Peseiro kuma zai zama mai sa ido kafin a dawo ya ci gaba.

Amma daga baya hukumar ta ce ta fasa saboda kwazon Augustine Eguavoen

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp