fidelitybank

NFF ta nada Finidi George a matsayin mai horas da Super Eagles

Date:

Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF, ta sanar da nadin Finidi George a matsayin sabon mai horas da tawagar Super Eagles.

Tsohon dan wasan na kasa ya doke Emmanuel Amuneke.

Finidi George, wanda ya shafe watanni 20 a matsayin mataimaki ga José Santos Peseiro kafin dan kasar Portugal ya bar mukamin da radin kansa, bayan Najeriya ta yin a biyu a gasar cin kofin kasashen Afrika a Cote d’Ivoire 2023.

Finidi Goerge, ya karbi ragamar horar da ‘yan wasan na wucin gadi na tsawon shekaru biyu.

Finidi George zai jagoranci Super Eagles zuwa ga nasara a wasanni biyu na neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya na 2026 da Najeriya za ta yi da Afirka ta Kudu da Jamhuriyar Benin a Uyo da Abidjan, nan da makonni biyar masu zuwa.

Wasan ya zama tilas ne a yi nasara, inda Super Eagles ke matsayi na uku a rukunin C na gasar cin kofin Afirka, bayan Rwanda da Afirka ta Kudu.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp