fidelitybank

NFF ta dana sabon mai horas da Super Eagles

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta sanar da nadin Jose Peseiro, a matsayin sabon mai horas da Super Eagles.

Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta sanar da nadin Peseiro dan kasar Portugal, a matsayin sabon mai hioras da tawagar kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles.

Sai dai hukumar ta NFF ta ce, Augustine Eguavoen, wanda a ka nada kocin rikon kwarya bayan sallamar Gernot Rohr a makonnin da su ka gabata, zai jagoranci Super Eagles zuwa gasar cin kofin Afrika da za a fara ranar 9 ga watan Janairu a Kamaru.

A cikin wata sanarwa da hukumar ta NFF ta sanar, bayan yin nazari a kan takardar da shugaban kwamitin zartaswa ya gabatar, ya amince da kudirin nada Mista Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles, bayan kawo karshen dangantaka da Gernot Rohr.

Duk da haka, kwamitin ya yanke shawarar cewa, Augustine Eguavoen, wanda ya nada babban kocin rikon kwarya, zai jagoranci Super Eagles zuwa gasar AFCON 2021 a Kamaru tare da Mista Peseiro.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp