fidelitybank

NFF ta dana sabon mai horas da Super Eagles

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta sanar da nadin Jose Peseiro, a matsayin sabon mai horas da Super Eagles.

Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta sanar da nadin Peseiro dan kasar Portugal, a matsayin sabon mai hioras da tawagar kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles.

Sai dai hukumar ta NFF ta ce, Augustine Eguavoen, wanda a ka nada kocin rikon kwarya bayan sallamar Gernot Rohr a makonnin da su ka gabata, zai jagoranci Super Eagles zuwa gasar cin kofin Afrika da za a fara ranar 9 ga watan Janairu a Kamaru.

A cikin wata sanarwa da hukumar ta NFF ta sanar, bayan yin nazari a kan takardar da shugaban kwamitin zartaswa ya gabatar, ya amince da kudirin nada Mista Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles, bayan kawo karshen dangantaka da Gernot Rohr.

Duk da haka, kwamitin ya yanke shawarar cewa, Augustine Eguavoen, wanda ya nada babban kocin rikon kwarya, zai jagoranci Super Eagles zuwa gasar AFCON 2021 a Kamaru tare da Mista Peseiro.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp