fidelitybank

NFF ta dana sabon mai horas da Super Eagles

Date:

Hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ta sanar da nadin Jose Peseiro, a matsayin sabon mai horas da Super Eagles.

Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta sanar da nadin Peseiro dan kasar Portugal, a matsayin sabon mai hioras da tawagar kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles.

Sai dai hukumar ta NFF ta ce, Augustine Eguavoen, wanda a ka nada kocin rikon kwarya bayan sallamar Gernot Rohr a makonnin da su ka gabata, zai jagoranci Super Eagles zuwa gasar cin kofin Afrika da za a fara ranar 9 ga watan Janairu a Kamaru.

A cikin wata sanarwa da hukumar ta NFF ta sanar, bayan yin nazari a kan takardar da shugaban kwamitin zartaswa ya gabatar, ya amince da kudirin nada Mista Jose Peseiro a matsayin sabon kocin Super Eagles, bayan kawo karshen dangantaka da Gernot Rohr.

Duk da haka, kwamitin ya yanke shawarar cewa, Augustine Eguavoen, wanda ya nada babban kocin rikon kwarya, zai jagoranci Super Eagles zuwa gasar AFCON 2021 a Kamaru tare da Mista Peseiro.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp