fidelitybank

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Date:

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da amfani da makamai masu guba a yaƙin da take yi da Ukraine.

Sun ce Rasha na amfani da hayaƙi mai sa hawaye da kuma sinadarai mai haɗari na guba, da ke sanya tari da numfashi mai wahala.

Hukumar leƙen asirin Netherlands ta ambato hukumomin Kyiv na cewa, Rasha ta kai hare-haren makamai masu guba fiye da dubu tara (9,000) bayan mamayar Ukraine sama da shekaru uku (3) da suka gabata.

Hukumar leƙen asirin Netherlands ta zargi Rasha da amfani da makamai masu guba domin tilasta wa sojojin Ukraine fita daga mafaka, don a fi samun sauƙin halaka su.

Gwamnatin Netherlands ta ce irin wannan amfani da makamai masu guba barazana ne ga tsaron Turai da ma duniya baki ɗaya, kuma ba za ta amince da hakan ba.

Sai dai Rashan ta musanta zarge-zargen.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp