fidelitybank

NEMA da FRSC sun haɗa hannu saboda dakile haɗura a bikin Sallah

Date:

A wani bangare na kokarin tabbatar da bikin Sallah ƙarama ba tare da hatsari ba, Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta hada hannu da hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), domin tabbatar da zirga-zirgar ababen hawa da kuma daukar matakan gaggawa a yayin bikin Eid-el Fitr.

Da yake jawabi yayin kaddamar da atisayen mai taken, “Operation Eagle Eye, Safe Eid-el Fitr”, shugaban ofishin NEMA na Benin, Dahiru Yusuf, ya ce, atisayen wani bangare ne na hadin gwiwa da FRSC da sauran masu ruwa da tsaki wajen kai daukin gaggawa. .

A cewarsa, shirin wayar da kan jama’a a kan hatsarin tituna an yi shi ne, don tallafa wa kokarin da hukumar FRSC reshen jihar Edo ke yi na dakile kashe-kashe da asarar rayuka a yayin bikin.

Ya bayyana cewa, an yi hakan ne domin tallafa wa masu ruwa da tsaki wajen shawo kan bala’o’i, wajen taimaka wa hukumar FRSC wadda ita ce kan gaba wajen rage hadurra a kan tituna da kuma gaggauta daukar matakan gaggawa a jihar.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp