fidelitybank

NECO za ta saki sakamakon daliban Zamfara

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa an kammala biyan kudin jarabawar hukumar shirya jarabawa ta kasa wato NECO a shekarar 2022, inda ta ce za a fitar da sakamakon a karshen wata.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwar manema labarai da kwamishinan yada labarai na jihar, Hon. Ibrahim Magaji Dosara.

Kwamishinan ya shawarci iyaye da masu kula da ‘yan takarar da suka zana jarabawar NECO ta 2022 da su tuntubi makarantunsu domin samun sakamakonsu a karshen watan Satumban 2022.

Ya yi nuni da cewa, don haka ya kamata wadanda abin ya shafa su rika samun sakamakonsu ta yanar gizo domin samun gurbin karatu a manyan makarantun gaba da sakandire kafin a fitar da takardar zuwa makarantu daban-daban daga hukumar shirya jarabawar ta jihar Zamfara.

Dosara, ya kuma yi kira ga iyaye da masu kula da su da su kara hakuri saboda ana ci gaba da tattaunawa don fitar da sakamakon jarabawar NECO na 2021.

Sanarwar ta kara da cewa, “Gwamnatin jihar ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ganin an farfado da fannin ilimi a jihar ta hanyar sauye-sauye daban-daban.”

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ÆŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuÉ—i dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a Æ™auyuka 15 na Zamfara a mako É—aya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huÉ—u ne suke biyan mafi Æ™arancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp