fidelitybank

NECO ta fitar da sakamakon jarabawar 2022

Date:

Hukumar shirya jarrabawar NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar da aka yi ta watan Nuwamba da Disamba na 2022 ta daliban manyan makarantun sakandire.

Shugaban hukumar Farfesa Dantani Ibrahim Wushishi, shi ne ya sanar a Minna, babban birnin jihar Naija.

A bayanin da ya yi, ya ce a jumullar dalibai 59,124 suka yi jarrabawar, daga cikinsu 31,316 maza ne waÉ—anda yawansu shi ne kashi 52.96 cikin É—ari.

Yayin da mata suka kasance 27,808, kashi 47.03 cikin É—ari.

Farfesa Wushishi ya ƙara da cewa daga cikin yawan ɗaliban da suka rubuta jarrabawar harshen Ingilishi 58,012 guda 44,162, wato kashi 76.13 cikin ɗari sun samu kiredit zuwa sama.

Yayin da É—alibai 57,700, da suka yi jarrabawar lissafi guda 43,096, wato kashi 74.69 cikin É—ari suka ci kiredit zuwa sama.

Shugaban ya ƙara bayani da cewa yawan ɗaliban da suka ci kiredit biyar zuwa sama a duka jarrabawar da ta haɗa da Ingiishi da lissafi 33,914 wato kashi 57.36 cikin ɗari.

Hukumar ta NECO, wadda ta fitar da sakamakon jarrabawar bayan kwana 57, ta kuma ce an samu dalibai 11,419 da laiffukan da suka danganci satar jarrabawa, saɓanin 4,454 da aka kama 2021, wanda hakan ta ce ya nuna ƙaruwar matsalar sosai.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp