fidelitybank

NECO ta dage jarabawar NCEE

Date:

Hukumar Shirya Jarrabawa ta Kasa (NECO), ta ce, ta dage jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa (NCEE) zuwa ranar Asabar 3 ga watan Yuni 2023.

A cikin wata sanarwa da shugaban sashen yada labarai da hulda da jama’a, Azeez Sani, ya fitar, hukumar ta dage jarabawar daga ranar Asabar, 29 ga Afrilu, 2023 zuwa 3 ga watan Yuni 2023.

A cewar sanarwar, canjin ranar da za a gudanar da jarabawar ya kasance ne domin baiwa jihohin da ke da karancin rajista damar yin rijistar wadanda za su yi jarrabawar.

Ta shawarci dukkan ‘yan takara, iyaye, masu kula da malaman makaranta da masu ruwa da tsaki da su lura da sabuwar ranar da za a gudanar da jarabawar.

“Za a ci gaba da yin rijistar ‘yan takara har zuwa ranar da za a gudanar da jarrabawar,” in ji Sani.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp