fidelitybank

Ndume ya ki karbar sabon ofishinsa na majalisar Dattijai

Date:

Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume a ranar Talata ya yi watsi da sabon ofishin da kwamitin majalisar dattawan ya raba masa.

Ndume ya ce, sabon ofishin ba ya nuna girmansa da matsayinsa na babban Sanata.

Dan majalisar ya bayyana hukuncin ne a wata takarda mai dauke da sa hannun babban sakataren sa na sirri, Yati Shuaibu Gawu.

Wasikar tana cewa: “An umurce ni da in sanar da ku cewa Sanata Mohammed All Ndume ya ki amincewa da rabon ofishin mai lamba 3.10 da kwamitin ya yi.

“Wannan ya faru ne saboda bisa ga al’ada ana rarraba ofisoshi bisa manyan tsare-tsare.

Sen Ndume shine Sanata mafi girma bayan Sanata Ahmad Lawan kuma zai mamaye ofis ne kawai a hawa na hudu.

Hakan na zuwa ne bayan an tsige Ndume daga mukaminsa na shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa.

Majalisar dattawan ta dauki matakin ne bayan Ndume ya caccaki gwamnatin shugaba Bola Tinubu, inda ya yi zargin cewa ‘yan kato-da-gora ne ke tafiyar da gwamnati, wadanda kawai ke da sha’awar wawure baitul mali.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp