fidelitybank

NDLEA ta magantu a kan harbe mutane biyu a Legas

Date:

Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa ta mayar da martani kan rahotannin da ke cewa jami’anta sun harbe wasu mutane biyu a wani samame da suka kai a unguwar Idioro da ke Mushin Legas.

A wata hira da DAILY POST a ranar Alhamis, mai magana da yawun hukumar ta NDLEA, Femi Babafemi, ya ce jami’an hukumar sun fuskanci hari ne a daren Laraba a lokacin da suka kai farmaki garin Mushin inda suka kama wani Baron da ke dauke da kwayoyi daga Ghana.

Ya bayyana cewa jami’an hukumar sun dauki matakin kare kansu domin gujewa harin.

ā€œA daren Laraba ne mutanenmu suka je Mushin domin kama Baron da ke dauke da kwayoyin da ke tahowa daga Ghana. Bayan kama wasu da ake nema ruwa a jallo tare da kwato muggan kwayoyi da ababen hawansu, sai suka fuskanci farmaki daga ā€˜ya’yan nasu, wadanda suka kulle duk wata kofar fita a cikin al’umma, sannan jami’an mu sun kare kansu domin fitowa daga yankin. mai rai”, in ji shi.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp