fidelitybank

NDLEA ta kama wanda ya shigo da tabar Wiwi ta sama da Naira biliyan 3 a Legas

Date:

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta sanar da kama wani dan kasar Thailand mai suna Oguejiofor Nnaemeka Simon Peter da ya shigo da tabar heroin mai nauyin kilogiram 13.30, wanda darajarsa ta kai sama da Naira biliyan 3.192 a filin jirgin sama na Murtala Muhammed, MMIA, Ikeja, Legas.

NDLEA ta kuma bayyana cewa jami’an ta a tashoshin ruwa guda uku sun kama wasu manya-manyan kayan abinci na opioids tare da hadakar kudi naira biliyan 22.7.

Femi Babafemi, Darakta, Media & Advocacy, hedkwatar NDLEA, Abuja ne ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Lahadi.

Sanarwar ta bayyana cewa an kama Oguejiofor ne a ranar Litinin 7 ga watan Oktoba 2024 yayin da yake yunkurin fitar da haramtattun kwayoyi daga filin jirgin.

An boye abubuwan ne a cikin jakunkuna guda shida sannan aka kwashe cikin manyan akwatuna guda biyu.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp