fidelitybank

NDLEA ta kama tsoho da tabar wiwi da mai safarar kwayoyi a Kano

Date:

Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, sun kama wani Dattijo mai suna Aliyu Adebiyi dan shekara 67, wanda a gidansa suka gano tabar wiwi kilogiram 234 a kauyen Sokoto, Owena Ijesa, a karamar hukumar Atakumosa ta Gabas ta jihar Osun. Kakakin hukumar Femi Babafemi ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi a Abuja.

A cewarsa, wanda ake zargin, a cikin bayaninsa, ya ce, wani dillalin miyagun kwayoyi ya ajiye kayan a wurinsa akan kudi naira 6,000 duk wata kuma ya biya na tsawon watanni uku a gaba.

Hakazalika, an kama wani kuturu da ya yi kaurin suna wajen safarar miyagun kwayoyi, Haruna Abdullahi, mai shekaru 45 a garin Garko, jihar Kano a ranar Alhamis 19 ga watan Janairu, yayin da aka kwato kilogiram 2.2 na tabar wiwi da Diazepam da Exol daban-daban daga gare shi.

Moreso, Babafemi ya kuma bayyana cewa, an sake samun ci gaba a kokarin da ake yi na shigo da hodar iblis da skunk 126.95kgs cikin Najeriya da aka boye a cikin buhunan shayi na ganye da kuma motocin da ke shigowa da su daga Brazil da Canada a filin jirgin saman Akanu Ibiam International Airport (AIIA), Enugu da kuma Jami’an NDLEA na tashar jirgin ruwan Tincan dake Legas.

ā€œA filin jirgin saman Enugu, an kama wani fasinja mai suna Eze Christian Ikenna, dan shekara 42, wanda ya shiga wani jirgin saman Ethiopian Airline da ya taho daga Brazil ta hanyar Addis Ababa, Habasha, lokacin da ya isa filin jirgin da karfe 12:30 na ranar Juma’a, 20 ga watan Janairu. A binciken da aka yi wa buhunan sa guda biyu, an gano manyan buhuna guda 19 da ya yi ikirarin cewa suna dauke da shayin ganye amma daga baya aka gano cewa hodar iblis ce mai nauyin kilogiram 16.20,ā€ inji shi.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp