fidelitybank

NDLEA ta kama Fursunan da ya tsere daga Kuje

Date:

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA, ta kama wani mutum da ake zargin yana daga cikin fursunonin da suka tsare a lokacin da aka kai hari gidan yarin Kuje.

A wata sanarwa da mai magana da yawun hukumakar Femi Babafemi ya fitar ya ce sun kama mutumin da safiyar ranar Litinin a lokacin da yake kokarin hawa motar Maiduguri a tashar mota ta Area 1 da ke Abuja babban birnin kasar.

A ranar Juma’ar da ta gabata ne hukumomin gidan yarin na Kuje suka wallafa sunaye da hotunan fursunoni 68 wadanda ta ce mayakan Boko-Haram ne, suke zargi sun tsere a lokacin da aka kai wa gidan yarin hari a makon da ya gabata.

Hukumar NDLEA ta ce ta samu mutumin da raf uku na tabar wiwi a lokacin da suke bincikensa.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp