fidelitybank

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Date:

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA, ta ce ta kama wani babban faston majami’ar The Turn of Mercy Church, Adefolusho Olasele, kan zarginsa da hannu a safarar miyagun ƙwayoyi daga Ghana zuwa Najeriya.

An kama Olasele ne wanda ya shafe tsawon watanni yana tserewa hukumomi a ranar Lahadi, 3 ga Agustan 2025 – a cocinsa da ke Okun Ajah, a jihar Legas.

Wata sanarwa da mai magana da yawun NDLEA, Femi Babafemi ya fitar, ya ce jami’an hukumar sun jira sai da faston ya gama wa’azinsa kafin daga bisani suka cafke shi lokacin da yake barin harabar cocin.

A cewar Babafemi, faston ya tsere zuwa Ghana a watan Yuni, bayan da jami’ai suka alaƙanta shi da wasu ganyen wiwi da aka kama mai nauyin kilogiram 200 a bakin ruwa na Okun Ajah ranar 4 ga watan Yuni da kuma wanda aka samu a cikin motarsa.

Babfemi ya ce malamin majami’ar ya amsa cewa yana safarar ƙwayoyi ta ruwa daga Ghana zuwa cikin Najeriya.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp