fidelitybank

NDLEA ta kama dillalin kwaya a Legas

Date:

Shahararren dillalin kwaya da aka kama a Legas ba zai yi wani lokaci a gidan yari ba duk da hukuncin da aka yanke masa.

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama Alhaji Surajo Mohammed.

Jami’an yaki da fataucin miyagun kwayoyi sun kama shi a ranar 20 ga Disamba, 2021, a unguwar Alaba Rago da ke Ojo, Legas.

Wanda aka yankewa laifin, yana da kilogiram 941.15 na tabar wiwi a hannunsa, an gurfanar da shi a gaban kotu mai lamba FHC/L/370c/2021.

A ranar 6 ga watan Oktoba ne aka kawo karshen shari’ar Mohammed a babbar kotun tarayya da ke Legas.

A hukuncin da ya yanke, mai shari’a Yellin Bogoro ya yanke masa hukuncin daurin shekaru bakwai a gidan yari.

Sai dai alkalin ya baiwa Mohammed zabin tarar Naira miliyan 7, wanda ke nufin za a sake shi bayan ya biya.

A ranar Lahadin da ta gabata ne hukumar NDLEA ta sanar da kama fiye da kwayoyin Tramadol miliyan 2.4 daga kasar Pakistan.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ʊalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ʙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ʙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaʙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ʙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaʙi...

Najeriya za ta kwashe Ę“an ʙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ʙasar...

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...
X whatsapp