fidelitybank

NDLEA ta kama dillalin kwaya a Legas

Date:

Shahararren dillalin kwaya da aka kama a Legas ba zai yi wani lokaci a gidan yari ba duk da hukuncin da aka yanke masa.

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama Alhaji Surajo Mohammed.

Jami’an yaki da fataucin miyagun kwayoyi sun kama shi a ranar 20 ga Disamba, 2021, a unguwar Alaba Rago da ke Ojo, Legas.

Wanda aka yankewa laifin, yana da kilogiram 941.15 na tabar wiwi a hannunsa, an gurfanar da shi a gaban kotu mai lamba FHC/L/370c/2021.

A ranar 6 ga watan Oktoba ne aka kawo karshen shari’ar Mohammed a babbar kotun tarayya da ke Legas.

A hukuncin da ya yanke, mai shari’a Yellin Bogoro ya yanke masa hukuncin daurin shekaru bakwai a gidan yari.

Sai dai alkalin ya baiwa Mohammed zabin tarar Naira miliyan 7, wanda ke nufin za a sake shi bayan ya biya.

A ranar Lahadin da ta gabata ne hukumar NDLEA ta sanar da kama fiye da kwayoyin Tramadol miliyan 2.4 daga kasar Pakistan.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ʙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

ʊanwasan gaban ʙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ʙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp