fidelitybank

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da aka shigo da su Najeriya

Date:

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, ta ce, ta cafke wasu kayayyaki da aka shiga da su Najeriya daga waje a filin jirgin sama na Legas.

Cikin kayayyakin da hukumar ta ce ta kama, akwai kwalaben maganin kodin (codeine) guda 1,730.

Haka kuma, NDLEA ta ce, ta kama wani mutum mai suna Muhammad Yusuf da ƙwayar tramadol 8,000 a cikin wata motar fasinja a kan hanyar Kano – Katsina.

NDLEA ta kuma ce a ranar Alhamis 13 ga watan Afrilu, jami’anta a Kaduna sun kai samame wani ɗakin gwaje-gwaje na ɓoye inda suka kama muggan ƙwayoyi a Sabon Garin Zariya, tare da kama mai ɗakin gwaje-gwajen, mai suna Christopher Agodi.

Haka kuma, a ranar Asabar 15 ga watan Afrilu, jami’an tsaro sun kama wani mai suna Atiku Abubakar, mai shekaru 22 da jakunkunan tabar-wiwi guda 50 mai nauyin kilogiram 28, yayin da yake tafiya daga Legas zuwa Shinkafi na jihar Zamfara a cikin wata motar bas.

dailypostnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp