fidelitybank

NDLEA ta cafke hodar Iblis a cikin ƙwaroron roban

Date:

Hukumar da ke Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta NDLEA, ta ce, ta kama wani mutum ɗan ƙasar Suriname da ke yankin kudancin Amurka, bisa laifin safarar hodar ibilis a Najeriya.

A wani saƙo da hukumar ta wallafa a shafinta na Tuwita ta ce ta kama Dadda Lorenzo Harvey Albert da hodar ibilis ɗin da nauyinta ya kai kilogiram 9.9, wadda ya ƙunshe a cikin kwaroron-rabo tare da saka ta cikin ƙwalaben turare.

Hukumar ta ce ta kama mutumin mai shekarar 34 a filin jirgin saman birnin Fatakwal da ke kudu maso kudancin Najeriya, a lokacin da ya shiga ƙasar da ƙulli 117 na hodar ibilis.

Hakan na zuwa a daidai lokacin da hukumar ta ce ta ƙwace kilogiram 1,559.3 na tabar wiwi a faɗin jihohin ƙasar biyar, tare da ƙwace ƙwayar tramadol kimakin 648,050 a jihohin legas da imo da kuma taraba.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp