fidelitybank

NDLEA ta bankaɗo dakin gwajin magunguna mara inganci a Legas

Date:

Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA a ranar Asabar, sun gano wani dakin binciken magunguna a cikin unguwar Victoria Garden City (VGC), Lekki, jihar Legas.

Hukumar, ta yi aiki da leken asiri, ta fasa dakin binciken meth a cikin wani gidan haya, a K-5A/2, a kan titin 14 na VGC.

Sanarwar tsaro na cikin gida da Manajan VGC, Yusuff Morufat, ya fitar ga mazauna garin, ya ce, jami’an sun kama wanda ake zargin, Emeka Nzewi tare da abokansa.

Hukumar NDLEA dai ta kasance tana neman Mista Emeka Nzewi tun a shekarar 2017.

A cewar Jami’an NDLEA, duk rijiyoyin burtsatse, samar da ruwa da kuma shuke-shuken da ke da nisan mil 500 daga K-5A/2 Road 14 sun lalace.

“Saboda haka, VGCPORA tare da NDLEA za su gudanar da gwajin samar da ruwa ga kadarorin da ke kusa da K-5A/2, Road 14”, 

Ya kuma kara da cewa, “Masu mallakar kadarorin ba sa gudanar da binciken bayanan masu haya kafin hayar kadarorin. Irin wannan aikin yana jefa sauran mazauna yankin cikin hadarin tsaro.”

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp