fidelitybank

NDLEA sun yi babban kamu a filayen jirgi uku

Date:

Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, sun damke mutane a manyan filayen jiragen sama guda uku na kasar ciki akwai Legas, Abuja da kuma Fatakwal da manyan odar iblis da masu safarar miyagun kwayoyi na Brazil suka yi kokarin shiga da su Najeriya.

A cewar mai magana da yawun hukumar ta NDLEA, Femi Babafemi, an kama wasu masu fataucin mutane 7 ne a cikin wannan farfagandar.

Sanarwar da kakakin ya fitar a ranar Lahadi ta ce, a filin jirgin sama na Fatakwal, an kama wasu mutane biyar da ake zargi a ranar Asabar 9 ga watan Afrilu.

An kama uku daga cikinsu a lokacin da ake tantance fasinjojin da ke cikin jirgin Qatar Airline QR1433 daga Doha zuwa Fatakwal.

Ya ce, wadanda ake zargin sun taso ne daga birnin Sao Paulo na kasar Brazil a cikin jirgin Qatar guda, da ke kan hanyar Doha zuwa Abuja da kuma Fatakwal dauke da kwayar hodar iblis mai nauyin kilogiram 24.96.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buʙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ʙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ā€˜Ę“an sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp