fidelitybank

NDLEA sun cafke mai ciki dauke da tabar Wiwi

Date:

Hukumar yaƙi da safarar ƙwaya ta Najeriya NDLEA ta ce jami’anta a jihar Rivers, sun kama wata mai juna-biyu ɗauke da ganyen wiwi wanda nauyinsa ya kai kilogiram 34.3.

An kama matar ƴar shekara 29 ne a yankin Okrika na jihar.

Sai dai shugaban hukumar, birgediya janar Buba Marwa mai murabus ya umurci a bayar da belin matar har sai ta haihu, kasancewar cikin nata ya kai wata tara.

Haka nan kuma sanarwar da hukumar ta NDLEA ta fitar ta hannun daraktan yaɗa labaruta Femi Babafemi ta ce an kama wata tsohuwa mai shekara 60 a jihar Oyo da ganyen wiwi mai nauyin kilogiram 5.5.

Toshuwar ta yi bayanin cewa ganyen wanda aka ɓoye a cikin lasifika, ya fito ne daga wurin wata ƴarta da ke zaune a Afirka da kudun.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp