fidelitybank

NDLEA na neman mamallakin wani Otal ruwa a jallo

Date:

Hukumar Hana sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi, NDLEA, ta ayyana neman fitaccen mamallakin Otal din Adekaz, Ademola Kazeem, ruwa a jallo bisa zargin safarar miyagun kwayoyi da halasta kudin haram.

Mai magana da yawun hukumar Femi Babafemi, ya ce matakin bayyana nemansa ruwa a jallon ya biyo bayan rashin amsa gayyatar da hukumar ta yi masa.

Mista Femi ya ce hukumar na zargin mista Ademola da daukar nauyin wasu masu safarar kwayoyin da hukumar ta kama suna yunkurin fitar da kwayoyin zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa da wasu kasashen duniya.

Ya kara da cewa “Bayan da muka kama wani direba wanda yaronsa ne mai suna Bolujoko Muyiwa Babalola, a watan Yuni ranar 27 ga watan Yuni a filin jirgin sama na Murtala Mohammed da Legas, sai Alhaji Ademola Kazeem wanda shi ne shugaban kamfanin Adekaz Global Integrated Services ya yi batan dabo”.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp