fidelitybank

NDLEA na da alaka mai karfi da masu safarar kwaya – IGP Usman

Date:

Sifeto Janar na ‘yan sanda, IGP Usman Baba Alkali, ya yi kira ga Shugaban hukumar hana fasa kwabrin muggan kwayoyi, Janar Buba Marwa ya damke jami’ansa dake taimakawa masu safarar kwaya tare da Abba Kyari.

Shugaban ‘yan sandan ya bayyana hakan ne a jawabin da kakakin hukumar ya saki ranar Litinin yayinda ya ke sanar da damke Abba Kyari.

A cewar Legit, IGP Alkali ya ce, hasali ma jami’an hukumar NDLEA sun karbi cin hanci hannun masu kwayan kuma sun barsu sun wuce.

Ya yi kira ga Janar Buba Marwa ya gudanar da binciken kansa kuma ya damke na hukumarsa, inda gaskiya za’a yi.

Yace: “Binciken da ‘yan sanda suka gudanar ya nuna cewa, masu safarar kwayoyin na da alaka mai karfi da jam’an NDLEA a tashar jirgin saman Akamu Ibiam dake Enugu, saboda suna biyansu kudade. Masu safarar kwayoyi biyun da aka kama sun tabbatar da cewa sun dade suna harka tare da jami’an NDLEA tun 2021, kuma a kan lamarin 19 ga Janairu, 2021, an barsu sun wuce da kwayoyin.”

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp