fidelitybank

NDLE ta kama mutumin da ya ɓoye haifar Iblis a al’aurarsa daga Brazil zuwa Legas

Date:

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta cafke wanda ya taso daga kasar Brazil da ya dawo gida, Igwedum Uche Benson, a dakin taro na filin sauka da tashin jiragen sama na Murtala Muhammed International Airport (MMIA), Ikeja, Legas, dauke da kwalayen hodar iblis da aka boye a al’aurarsa.

An kama Benson ne a ranar Litinin 20 ga Yuni, 2022 lokacin da ya iso kan jirgin Habasha daga Sao Paulo, Brazil, ta Addis Ababa.

A cewar wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai da bayar da shawarwari na hukumar ta NDLEA, Femi Babafemi, binciken farko ya nuna cewa wanda ake zargin ya hadiye kwalaye 50 na hodar iblis kafin ya tashi daga kasar Brazil, sannan ya fitar da pellet 48 a Addis Ababa, inda ya mika su ga wani mutum.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp