fidelitybank

NDLE ta kama mutumin da ya ɓoye haifar Iblis a al’aurarsa daga Brazil zuwa Legas

Date:

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta cafke wanda ya taso daga kasar Brazil da ya dawo gida, Igwedum Uche Benson, a dakin taro na filin sauka da tashin jiragen sama na Murtala Muhammed International Airport (MMIA), Ikeja, Legas, dauke da kwalayen hodar iblis da aka boye a al’aurarsa.

An kama Benson ne a ranar Litinin 20 ga Yuni, 2022 lokacin da ya iso kan jirgin Habasha daga Sao Paulo, Brazil, ta Addis Ababa.

A cewar wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai da bayar da shawarwari na hukumar ta NDLEA, Femi Babafemi, binciken farko ya nuna cewa wanda ake zargin ya hadiye kwalaye 50 na hodar iblis kafin ya tashi daga kasar Brazil, sannan ya fitar da pellet 48 a Addis Ababa, inda ya mika su ga wani mutum.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...
X whatsapp