fidelitybank

Ndidi zai samu damar buga wasan mu da Forest – Roggers

Date:

Kocin Leicester City, Brendan Rodgers yana da kwarin gwiwar cewa Wilfred Ndidi zai samu damar buga wasan Premier da Nottingham Forest a daren Litinin.

Dan wasan ya samu karamin rauni a wasan da Leicester City ta doke Nottingham Forest da ci 6-2 makonni biyu da suka gabata.

Ndidi ya dawo da wuri daga buga wasan kasa da kasa a makon jiya sakamakon koma bayan da ya samu.

Rodgers dai yana fatan dan wasan na Najeriya zai samu damar buga wasan da za su kara da Steve Cooper.

“Mun sa Wilfred Ndidi ya dawo da wuri,” Rodgers ya fada wa wani taron manema labarai ranar Juma’a.
“Yana da kyau sosai kuma ya sami horo a safiyar yau da fatan zai yi kyau.”

Har yanzu Leicester City tana neman nasarar farko a kakar wasa ta bana.

Foxes sune kasan log É—in tare da maki É—aya daga wasanni bakwai.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘Æ´an Æ™ungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaÉ—a labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...
X whatsapp